Skip to main content

An Fasa Idon Amarya ana tsaka da bikinta ta a kano

 "Kawai farkawa nayi na ganni da fasasshen ido a asibiti."



Ana zargin Yan bijilan da fasa Idon wata amarya mai suna Khadija Abdullahi, lokacin da ake tsaka da bikinta a Garin dantamashe dake karamar hukumar Ungogo ta jihar kano 

Lamarin dai ya farune a karshen makon da ya gabata, inda aka fasa mata ido daya, a daidai lokacin da ya kamata ace ana shirin kaita dakin mijinta.

Acewar shedun gani da ido, an gayyato Yan bijilan dinne domin su huna taron Fatin da akeyi, wanda amarya ta shirya. 

Saidai Lamarin ya rikida ne ya koma tarzoma, inda aka dinga jifa da duwatsu, har daya daga cikin su ya samu amarya a ido. 

Wasu majiyoyin sun shaidawa manema labarai cewa Yan unguwa ne suka gayyato Yan bijilan din, bayan hana duk wani fati da dattawan garin sukayi. 

Amarya Khadija ta shaidawa manema labarai batasan lokacin da mutanen suka zoba kawai dai ta farka me ta ganta a gadon asibiti. 

Tace Muna tsaka da bikin mu ne na hango Yan bijilan din kimanin su goma, suna korar mutane suna cewa baza ayi a. 

"daga Nan ban San meya faru ba, kawai na farka ne na ganni kwance a gadon asibiti ne da fasasshen ido." inji ta

Shima dai angon Khadija, Hamisu Bala, ya bayyana lamarin a matsayin wani yunkuri na tarwatsa musu farin cikin su da gangan, inda yayi kira da hukumomi dasu kwatowa amaryar tasa yancin ta. 

To Saidai Yan bijilan din sun nesanta kansu da zargin aika-aika, inda sukace sabanin tsakanin yan unguwar ne da kwamatin da ya hana shagalin bikin.

 A cewar kwamandan kungiyar na karamar hukumar, Naziru Abubakar Adamu, "Babu abinda mukayi a wajen, yanzu haka maganar da mukeyi da Kai muna ofishin Yan Sanda tare da duk mutanen da lamarin ya shafa" 

To sai dai rundunar Yan sandan jihar kano sunce tuni suka cafke mutum biyu akan Lamarin, kuma za'a tisa keyarsu zuwa kotu da zarar sun kammala binkice





Comments

Popular posts from this blog

NECO Result 2022/23 Is Out: Check It Now

  National Examination Council {NECO}  2022/23 result is out. Candidates that participated in the SSCE internal can now check their results online. You will however need to purchase the results checking token to be able to access your result online. The NECO June/July Examination is the examination taken by Students in their last stage of secondary school education. How to check NECO Result for 2022/23 Step 1. Getting a NECO scratch card. The first step to successfully check your NECO Result is to get a Valid NECO scratch  card, after buying the scratch card gently scratch and remove the materials covering the pin. Note that :The pin and the serial number are the most important part of the NECO scratch card. Step 2: visit the NECO June/July result website. The next step after buying the scratch card is to visit the portal where the results can be accessed. To visit the website click on the link below  https://result.neco.gov.ng/ Step 3: choosing the right exam type T...

ASSU PROFFERS SOLUTION TO ONGOING STRIKE

Assu proffers solution to ongoing strike The Academic staff union of universities (ASSU) has observed that resolving its ongoing strike action could be done by the adoption of the transparent payments platform, university transparency and accountability solutions (UTAS)

JAMB Extends UTME Registration Over Naira scarcity

 The Joint Admission And Matriculation Bord (JAMB) has extended the 2023 Unifid Tertiary Matriculation Examination (UTME) registration exercises by one week, starting from Wednesday, February...... The Joint Admission And Matriculation Bord (JAMB) has extended the 2023 Unifid Tertiary Matriculation Examination (UTME) registration exercises by one week, starting from Wednesday, February 15, 2023. The extention according to the board, is due to the failure of candidates to get cash and the difficulty in using electronic channels to purchase ePINs. It said by the extension the sail of ePINs would end on Monday, while the UTME registration would end on Wednesday, February 22. JAMB had earlier slated the closing date for the sale of both the ePINs and the 2023 UTME application documents for Tuesday, February 14th. JAMB spokesman, Dr Fabian Benjamin in a statement on Wednesday, said at the close of sales of the ePINs on Tuesday, 1,527, 068 candidates had successfully registered for the 2...