Skip to main content

Posts

Showing posts from August, 2022

Sabuwar wakar Lsvee tare da Hamisu breaker dorayi

  Ga dan Karmin video din wakar da Mawaki lsvee da Hamisu breaker dorayi zasu saki wata Waka mai suna Ole Zasu saki wakar  ranar laraba 31/8/2022 da misalin karfe 11 ga kadan daga cikin video din wakar Kuci gaba da bibiyar domin samin wakar cikin sauki hardama wasu sabbin wakilin.

Ambaliyar Ruwa Ta Tashi Gari Guda A Jigawa

  Wani mamakon ruwan Sama da aka tafka  yayi sanadin raba daruruwan mutanen  kauyen karnaya dake jihar Jigawa da  muhallansu sakamakon ambaliyar ruwa. Aminiya ta wallafa  cewa,  ambaliyar ta  kuma lalata gidaje fiye da rabin gidajen  dake kauyen. Kauyen na Karnaya na dab da Dutsen, wato  babban birnin jihar. Ambaliyar ruwan dai wacce aka farata tun  misalin karfe 6 na yammacin Asabar ta  tayar da mutanen kauyen tsaye har zuwa  yammacin lahadi, inda suka koma neman  mafaka a ajujuwan makarantun yankin. Da yake zantawa da manema labarai, daya  daga cikin mazauna kauyen, Ado karnaya,  ya ce, "Tun jiya har yanzu ban samu naci abinci ko  kuma na rintsa ba. Idonmu biyu muna  kokarin tallafawa 'yan uwanmu." Da wani wakilin Aminiya ya tuntubi  shugaban masu bada agajin gaggawa na  jihar Jigawa ( SEMA), Yusuf Sani Babura, ya  tabbatar da faruwar lamarin. Yace ambaliyar ta tashi kusan ilahirin garin,  yayin da su kuma suke kokarin Samar da  matsugunai da abinci ga mutanen da  lamar

ElisaBeth and Amelie Fund Scholarship For Students From Developing Countries 2022

  A pplications are invited from suitably qualified applicants from developing countries for the Elisabeth & Amelie fund scholarship 2022/23 aimed at supporting and financing on-the-spot internship for students from developing countries who are studying in Belgium.   The Elisabeth & Amelie fund takes into consideration and integrated approach to water management that includes technical and sociological aspects.

Abubuwan daya Kamata kusan Akan ranar Hausa ta duniya

  Binkice ya nuna cewa yaren Hausa shine yare na 11 a jerin yarukan da akafi anfani da su a duniya, kuma na farko a Africa ta yamma.   Yaren Hausa dai yanada masu anfani dashi sama da mutum muliyan 150 da suka warwatsu a kasashe sama da 30 kuma shi yake biyewa faransanci a yawan masu anfani dashi a duniya. Ana amfani da yaren a kasashe 32 daga cikin kasashen Africa 54 bayan sunyi hijira zuwa can saboda dalilai daban-daban. Harta a kasar Sudan, binkice ya nuna akwai hausawa kimanin muliyan 10 yan asalin kasar. Andai fara gudanar da bukin Ranar Hausa ta duniya a shekara ta 2015 a kafafen sada zumunta na zamani. A lokacin dai, wani ma'aikachin sashen Hausa na BBC, Abubakar Jari da wasu abokansa na suka fara bikin ranar domin samarwa da masu amfani da yaren damar tattauna abubuwan dake ciwa yaren tuwo a kwarya. Daga bisani a shekarar 2018, an fara gudanar da bukukuwan na zahiri a Gidan Dan Hausa dake jahar Kano dama wasu sassan duniya, ciki harda kasar Ghana. Wayanda suka kirkiri bikin

Hajarur Aswad: Muhimman Abubuwa Game Da Dutsen Mai Daraja Daya Kamata Musulmai Su Sani (video)

  Wacce Falala kuka sani ta Dutsen Hajarul  Aswad, wanda ke jikin dakin ka'aba.?  Hakika mun samo muku mahimman  bayanai game da wannan Dutsen mai  Daraja wanda Mala'iku suka sauko dashi  duniya daga sama. Daya daga cikin daliban jami'ar Madina  dake dake kasar Saudiya, yayi bayanai masu  kayatarwa game da wannan Dutsen wanda  mutane suke mutukar sha'awar samun  damar shafashi. Domin kallon wannan video din danna wannan link din dake kasa. https://youtu.be/o04h8CcyGaM Ayi kallo lafiya

Alkali Zai Biyawa Wani Saurayi Sadakin N100,000 Bayan Iyayen Budurwarsa Sun Makashi A Kotu

  Alkalin wata kotun musulunci dake j ahar Kaduna, Malam Salisu  Abubakar Tureta, yace zai biyawa  wani Saurayi Sadakin domin ya  auri buduruwarsa wadda iyayenta suka Makashi a kotu. Alkalin kuma ya bukaci matashin da yaje  yayi shawara kan auren buduruwartasa,  sannan ya dawo ya sanar da kotu matsayar  sa ranar 6 ga watan satumba, 2022. Mahaifiyar budurwar ce ta maka salele a  kotu domin tilasta shi ya auri yar tata. "Unguwarmu daya dashi, kullum sai yazo  zance alhalin bainemi izininmu ba mu  iyayenta. "Naje na samu mahaifiyar sa nayi mata  magana, amma tace danta bai Isa aure ba. "Daganan saiya dena zuwa, yakoma kiranta  a waya yace su hadu a wani wurin. "Nikuma bana son ya lalata mun 'ya, shiyasa  na kawoshi kotu". Sai dai Salele yace shifa da gaske yana son  'yar tata, amma sai nan da shekara biyu  zaiyi aure. "Ni dalibi ne a Jami'a kuma  idan nayi aure   hankalina zai rabu biyu. "Kuma ko kudin sadaki bani dashi, yanzu ma  iyayena ke

POS Operator Reveals The Mistakes People Make When Using The POS Machine To Withdraw Money (VIDEO)

 Few hours ago, an experienced POS Operator, took to a social media platform where he made a video and revealed the mistake people make when using the POS machine to withdraw money. The POS Operator made a statement saying. " I have been doing this POS business for over five years now. Most people usually make the mistake of keeping their bank details saved in the POS machine. When you are making a transaction with the POS machine, do not reveal your pin to a POS Operator, rather put your four digits security number by your self. Secondly, after the transaction, do not return the POS machine immediately to the POS Operator, rather you should hold on to it until the print out slip is out from the machine. When you collect your print out transaction slip, always ensure you press the  'clear bottom' On the POS machine before removing the card. The 'clear bottom' will help removed the transaction details and also prevent the machine from saving your bank details. When

At Last ASUU Sets Date To Call Off StriKe

  The academic staff union of universities ASUU will on Sunday meet in order to decide whether to call Off the ongoing Strike or to continue with the industrial action. Source among the union's National  Executive Council (NEC) members told  journalist on Monday that the meeting will  hold at the Union's national headquarters at  the university of Abuja. It was gathered that the council will take a  decision on the industrial action based on  reports from the various state Congresses. "The NEC meeting will hold on August 28.  The four weeks ultimatum that we give is  expiring that same day. We will be making  our discussion based on the results of the  state Congresses. "The NEC has to defend on the results of the  Congresses. The Zones have held their own  Congresses; the branch chairman will also  talk to their members and they will get  feedback which will be transmitted to the  NEC," one of the sources said. When asked if the union will consider  calling off

Gaskiyar Magana Akan Nada Prof. Maqari Limamin Harami

A safiyar yau ne aka wayi gari da wata magana Akan shehin malamin nan kuma Limamin masallacin kasa wato professor Ibrahim Maqari. Maganar na nuni ne da cewa kasar Saudiya ta nada shehin malamin Limamin masallacin Harami dake  garin. Amma malamin ya musanta maganar inda  yace, a safiyar yau ya amshi Kira daga  mutane daban-daban akan lamarin kuma   ya kara da cewa kila masu yi masa fatan  alheri  ne suka kirkiri wannan labarin  kokuma suna ne yazo daya. Amma yace yana godiya ga dukkanin masu  yimasa fatan alkhairin da kyakyawan zato.

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Yankuna 225 A Kano Da Jigawa

 By:- mujahid Muhammad tijjani Ambaliyar ruwa ta lalata yankuna 225 a kananan hukumomi 31 dake kano da jigawa a cewar hukumar bayar da again gaggawa ( NEMA) Babban jami'in NEMA mai kula da kano da  jigawa, Dr.Nuradden Abdullahi ya sanar da  hakan yayin zantawa da manema labarai a  ranar Sanar. A cewarsa ambaliyar nada nasaba ne da  ruwan Sama na mako da ake tafkawa tun  daga watan yuli zuwa yanzu. Yace wannan yanayi Wanda ba yanzu aka  soma fuskantar Saba, ya tilasrawa mutane  da dana rasa matsuguni da sasu yin hijira   zuwa wasu yankuna na Arewacin kasar. Kananan hukumomin da ambaliyar ruwan  ta shafa a kano sun hada da Tudun Wada,  Doguwa, Kibiya, Kiru, Gwale, Danbatta,  Bagwai, Ajingi, Albasu, Shanono , Tsanyawa,  Rimin Gado, da Dawakin Kudu. A jihar jigawa kuma akwai kananan  hukumomi irinsu, Kafin Hausa, Malam  Madori, Hadeja, Guri, Auyo, Birniwa, Jahun,  Miga, Kiyawa,  Birnin Kudu, Babura,  Gwaram, Kaugama, Dutse, da Kirikasamma. Abdullahi ya ce ambaliyar ta lalata gidaje da

NAFDAC Cracks Down On Kuskura, Illegal Herbal Aphrodisiacs

  The National Agency For Food And Drug Administration And Control (NAFDAC) has commenced a nation wide crackdown of all illegal manufacturers and distributors of an intoxicant called Kuskura , herbal aphrodisiacs, alcoholic bitters and other preparations. The Director General of NAFDAC, prof  Mojisola Adeyeye, made the disclosure  yesterday while briefing newsmen in Abuja. She said this is geared towards bringing  perpetrators to book and minimize the  usage of the substance. The move by NAFDAC is coming on the heels  of a recent report  by daily Trust Saturday  On the high rise in the usage of Kuskura in  Kaduna State. The NAFDAC boss said finding from various  operations carried out revealed a dangerous  Trent in the use of such substance laced  with high concentration of tobacco and  sometimes cannabis by the populace cutting  across  gender and age groups, particularly  artisans and okada riders, among others. Prof. Adeyeye said recently, the Agency  received series of  report on

An Cafke Wani Da Bundigogi 8 A Tashar Mota A Abuja

  An Cafke Wani mutum dauke da bundigogi 8 ya shiga hannu a tashar motar zuba dake Abuja. 'yan banga ne dai suka Cafke mutumin a ranar Laraba a lokacin da yake kokarin bada sakon bindigogin domin a kai masa su zuwa jahar kano. Kwamandan 'yan bangar na yankin zuba, yahaya Madaki, yace dubun mutumin ta cikane bayan yaje tashar ya Nemi a hada shi da direban dake Lodi zai bada sakon makaman akai masa su kano. "Sai Aka nuna mishi direba dake lodi a lokacin sai ya bawa direban kayan a cikin kwali da lambar wayar Wanda zai karbi kayan a kano. Akace masa kudin kayansa nera 10,000 Wanda anan take ya biya. Sai direban ya Nemi tabbatar da kayan dake cikin kwalin amma mutumin ya ki, sai yayi kokarin tserewa amma jama'a suka rutsa shi." Inji Madaki. Yace da aka buncika sai Aka samu bindigogi 5 kirar AK-47 da wasu kirar pump action a cikin kwalin. Rahotonni sun bayyana  cewa DPO na yankin zuba,  CSP Oscar Moses, da Kansa ya jagoranci tarar mutumin. Sai dai da aka tuntubeshi (DP

Firm, FCMB Plan Student Loans,Tuition Savings

 H A financial technology start-up, presspayNg, has partnered First City Monument Bank (FCMB)  and other organisations to provide a payment Solution for student loans. The firm, which started operation in November,2021, said it had on board over 60,000 Students and had processed over N5m worth of loans for students who could not pay their tuition fees. Briefing newsmen in Abuja, Mr Ebuka Nwakoro, Team lead, Technology Implementation at presspayNg, said they were able to leverage funding from FCMB and some private donors to provide the student loans at a single-digit interest rate, adding that for students to access the loans , they must have also saved up to 50% of the tuition for the firm to pay the balance. He said only student who were serious about their academic, maintained an account on the App and met the know your customer (KYC) criteria could get the funding support. He further said," in partnership with FCMB, students and parents are able to open education saving account

Hope For Nigerian Student As ASUU Agrees To Call Off 183-day Long Strike, Gives 1 Key Condition

  The national president of the academic union of universities (ASUU), has assured that the union will call off it's Strike immediately after it's demand are met by the federal government . Emmanuel Osodeke confirmed that there is a schedule meeting between the Nigerian government and the ASUU leaders on Tuesday, 16 August. According to Osodeke, the integrated payroll and personal information system enforced by  FG on the union members is fraudulent. 183 days after the members of the academic staff  union of universities embarked on Strike action, there leaders are set to meet with the delegation of the federal government again. The national president of the union, Emmanuel Osodeke, on Monday, August 15 announced that ASUU will be meeting with the federal government to address issue relating to the ongoing Strike Today, Tuesday, August 16. Speaking on Channels Television's Politics today, Osodeke said contrary to report and claims in various quarters, the union is willing t

Barcelona Are Set To Activate The 4th Lever As 24.5% Of Barca Studios Were Sold

Barcelona have sold 24.5% of Barca Studios  to Orpheus media for €100m as they're now  set to activate the 4th lever  They believe that Activating this 4th lever  will allow them to register signing. Laporta  told CBS this wasn't  a sell he wanted,  although Barca say it's designed to evolve  digital growth & NFT strategy.

Mark ZuckerBerg Says WhatsApp Users Can Now Exit Groups Unnoticed With New Privacy Features

  Meta CEO, Mark Zuckerberg has  announced that WhatsApp Users will  now be able to exit groups with out  everyone in the group knowing. This is  part of new Privacy features introducing  by the Social Media Platform. With the 'leave group silently' features  instead of notifying the full group when  leaving, only the admins will be notified.  This feature will start rolling out to all users  this month. In addition to that, Zuckerberg said  WhatsApp Users Can also prevent people  from doing a screenshot of messages tagged  as 'view once'. What they are saying Announcing this vis his Facebook page today,  Zuckerberg Wrote: " new Privacy features  coming to WhatsApp; exit group chats with  out notifying Everyone, control who can see  when you are online, and prevent  screenshots on view once messages." • "we'll keep building new ways to protect  your messages and keep them as private  and secure as face-to-face conversations."  He added. • WhatsAp

Secondary School Graduate Builds 'Robot' I Kano State

  Isah Barde, a 17 years old secondary school graduate in kano State, has Built a 'Robot' from scraps, using cartons, pipes, led, motor, aluminium, among others, as components. Isah intends to study robotics and become an  artificial intelligence expert, despite the  financial barrier that stand in his way. It has been three years since the teenage boy  started invented the robot, which he  described as a part of his life aspirations,  inspite of limited support. He control the robot by moving his hand. " This robot is made of motor, cardboards,  led, copper wires, aluminium, pipes, tyres and  wood," isah told Trust TV. " There are things I got from people and one  market called Jakara   where you can buy  things like a hair dryer that has been  destroyed and use its motors," he added. Isah's father, Auwal Barde, is proud of a  budding ' robotic engineer' in the family but  lack of the financial wherewithal to help Isah  live out his lofty dream.

Civil Servant To Refund 11 Years Salaries Over False Employment

  A senior staff of the National Veterinary Research Institute (NVIR), Vom, Plateau State, Muhammad Nasiru, has been ordered by a State high Court sitting in Jos to refund the salaries he received for 11 years as head of administration on appointment. He was also sentenced to six months  imprisonment for False declaration of document  and  failure to give accurate documents in  seeking employment with NVIR. The independent corrupt practices and other  related offences commission (ICPC) had  arraigned him before the court on a two-count charge. ICPC held that Nasiru was not qualified for  the employment base on the fact that he was  compulsorily retired from service by the  National Judicial Institute (NJI), Abuja, in  2003. Justice Christy Dabup, however, gave him an  option of N150,000 fine in lieu of the jail  term.